GABATARWA:
Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai. Tsira da Aminci su kara Tabbata ga Fiyayyen Halittu, Annabin Rahama Muhammad (S) da Iyalan Gidansa Tsarkaka, da Sahabbansa Managarta. Mai karatu, a wannan karon muna dauke ne da dadadden jawabin da Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya yi a wani taron ‘yan boko, mai take Zalunci da danniya: Ina Mafita? Duk da cewa jawabin ya dade, amma kai ka ce a daidai wannan lokaci ya yi jawabin. Muna fata za a karanta jawabin cikin natsuwa da zurfafa tunani kan bayanan da Jagora (H) ya yi, domin lallai akwai abin la’akari mai girma.
Sauke Littafin A Nan: ZALUNCI DA DANNIYA_ INA MAFITA Na Shaikh Ibraheem Zakzaky
No responses yet