GABATARWA:

Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinqai. Tsira da Aminci su qara Tabbata ga Fiyayyen HalittunSa, Annabin Rahama Muhammad (S) da Iyalan Gidansa Tsarkaka, da Sahabbansa Managarta. Mai karatu, a wannan karon muna xauke ne da jawabin Shaikh Ibraheem Zakzaky ya gabatar a wajen rufe taron qara wa juna sani na yini uku (Mu’utamar), wanda ya gabata a garin Talatan Mafara ta jihar Zamfara a shekarar 2008. Mun xauko jawabin ne daga shafin Intanet (Hausa) na Harkar Musulunci.

Ku sauke Littafin A Nan:  TASIRIN DABI’U Na Shaikh Ibraheem Zakzaky

No responses yet

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *