Wannan dan littafin na kunshe ne da fassarar hudubar Manzan Allah (S), wanda ya yi ga Sahabbansa gab da qaratowar watan Ramadan mai alfarma a lokacin rayuwarsa. Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ne ya karanto hudubar ga almajiransa ya kuma fassara ta a yayin da yake gabatar da Tafsirin Alqur’ani mai girma a ranakun wata Alhamis da Juma’a, 28-29 ga watan Sha’aban- 1435, (26-27/6-2014).
Sauke Littafin A Nan: RAMADAN DA AYYUKANSA – Shaikh Zakzaky (H)
No responses yet