Mai karatu! A wannan karon muna xauke ne da jawabin da Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar a wani taron ‘Maulidin Annabi (S)’ wato ‘Annual Maulud’ da lajanar “Resource Forum” ta shirya a ‘Arewa House’ da ke birnin Kaduna Nijeriya, a shekarar 1428 hijira, wanda ya yi daidai da shekarar 2008 miladiyya. Mun xauko jawabin ne daga shafin Intanet na Harkar Musulunci.

Ku sauke Littafin A Nan: KOYI DA RAYUWAR MANZO (S) Na Shaikh Ibraheem Zakzaky

No responses yet

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *