Cibiyar Wallafa Da Yada Ayyukan Shaikh Zakzaky (H)

Wannan Cibiya ce da ke kokarin taskacewa tare da yada ayyuka, jawabai, da duk wasu muhimman abubuwa da suka shafi Harkar Musulunci a Nijeriya da kuma Jagoranta, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H).

Babbar manufar ‘Cibiyar Wallafa’ shine isar da Jawaban Shaikh Ibraheem Zakzaky ga al’ummar Duniya, tare da sanar da su Gwagwarmayarsa da da’awarsa. Da kuma taskace duk wani bangare na tarihin Harka din, don wanzar da shi ga yan baya masu zuwa.

Za ku iya samun jawaban Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) a wannan shafin, cikin murya da kuma rubutu. Tare da rubututtuka da makaloli dangane da Harkar Musulunci a Nijeriya.

One response

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *